Qatar 2022 - Jadawali da sakamakon wasannin Kofin Duniya
Wannan shafi zai dinga sabunta kansa da zarar an fara gasar
A ranar Lahadi, 20 ga watan Nuwamba za a take gasar Kofin Duniya ta 2022 a Qatar da ke Gabas ta Tsakiya.
Tawagar ƙasashe 32 ne ke fafatawa a gasar da za a yi karo na 22 a tarihi, kuma karon farko da ake yin ta a wata ƙasar Larabawa.
Ƙasashen Afirka a gasar su ne Ghana da Senegal da Kamaru da Moroko da Tunisiya.
Faransa ce mai riƙe da kofin bayan ta lashe shi a gasar da aka yi a Rasha a shekarar 2018.
Babban Labari
Labarai na musamman
Labaran da suka fi shahara
Babu karin bayanai
{{rankTranslation}}