Akwai ayar tambaya kan hukumar FFP — Wenger
Asalin hoton, Getty Images
Kocin Arsenal Arsene Wenger ya yi tambaya dangane da ko ya kamata a rushe dokokin hukumar kula da kudaden da kulob-kulob ke kashewa wato FFP, inda ya ce kulob-kulob ba sa mutanta su.
A shekarar 2013 ne hukumar kwallon kafa ta Turai, FFP ta bayyana tsarin sarrafa kudaden da kowanne kulob ke kashewa su yi dai-dai da abin da kudadenta na shiga.
Ana binciken kungiyar Paris St-Germain bayan da ta biya fam miliyan 200 na sayen dan kwallon Brazil Neymar.
Wenger ya ce, "Da alama mun kirkiro dokokin da ba zamu iya mutunta su ba".
Babban Labari
Labarai na musamman
Labaran da suka fi shahara
Babu karin bayanai
{{rankTranslation}}