Alhazan Nigeria bakwai sun mutu a Saudiyya
Asalin hoton, Getty Images
Wasu alhazan Najeriya bakwai sun mutu a Saudiyya gabanin a fara aikin Hajji.
Alhazan sun fito ne daga jihohin Kwara, da Katsina da Kogi da kuma Kaduna.
Sannan wata Hajiya daga Jihar Kogi ta Haihu a Madina. Shugaban NAHCON Abdullahi Mukhtar, ya ce za a hukunta jihar da matar ta fito ta hanyar rage mata kujeru a badi, da kuma hukunta shugabannin hukumar aikin hajji ta jihar.
Alhazan Nigeria Kusan dabu 90 ne ke halartar aikin hajjin bana.
Babban Labari
Labarai na musamman
Labaran da suka fi shahara
Babu karin bayanai
{{rankTranslation}}