Ku San Malamanku tare da Alƙali Abubakar Salihu Zaria
An haifi Alƙali Abubakar Salihu Zariya ranar 1 ga watan Janairun 1980 a unguwar Tudun Wada cikin birnin Zariya a jihar Kaduna.
Ya fara karatu a makarantar Isah Abdulkarim Nursery and Primary School, kafin ya samu shaidar digirinsa ta farko a Jami'ar Ahmadu Bello inda ya karanta fannin Addinin Musulunci.
Cikin malaman da ya yi karatu a hannunsu, akwai mahaifinsa da Mallam Umar a Tudun Wadan Zariya da Mallam Aminu Adam Nepu, masanin fiƙhu da nahawu, akwai Mallam Mai Bala'i Gyallesu da Mallam Shu'aibu Salihu Zariya.
Babban Labari
Labarai na musamman
Labaran da suka fi shahara
Babu karin bayanai
{{rankTranslation}}